Chào các bạn! Vì nhiều lý do từ nay Truyen2U chính thức đổi tên là Truyen247.Pro. Mong các bạn tiếp tục ủng hộ truy cập tên miền mới này nhé! Mãi yêu... ♥

Chapter 1

ASO ROCK PRESIDENTIAL VILLA ABUJA NIGERIA

"Fuckkkk!!!who the hell is this?ta fada sanda take bude idonta sannan ta janyo wayarta ta duba murmushi tai ganin zahra da fadila ne ke kiranta,hey monkeys ta fada a takaice,dariya sukayi a tare sukace hey sleeping big head,kamar suna ganinta ta turo baki tace you guys should stop doing this madness kunsan yanzu nafi bukatar ku fiye da kowa but bansan meyasa lokacin bikinmu yazo dayaba,a tare suka yi dariya sukace don't worry babe we have already missed you,dariya tai tace naji sarakan dadin baki amma kuyi min alkawarin da zarar an gama bikinmu zaku kawon visit har abuja,sun dade suna magana kafin ta mike daga kan hadadden queen sized bed dinta ta fito parlour a matukar gajiye,maryam ce cousin sister dinta zaune a palour tana wasa da wayarta fuskarta dauke da murmushi,kalleki tomorrow is my wedding day and you are sitting so carelessly busy with your fucking phone,don't you know that we have lots of things to do?rahma ta karasa maganar tana zama akan cushion,murmushi maryam tai sannan ta ajiye wayar dake hannunta ta kalli rahma cikin tsokana tace am sorry our precious monkey how can i help you?tsaki rahma tai kamar me shirin kuka tace you are so dumb minded wlhy and i told you thousand times not to call me monkey again,kinfi kowa sanin agenda's dina na yau amma se wani pretending kikeyi kamar bakisan komaiba,yanzu dai zanje beauty parlour for manicure and pedicure daga nan kuma zamu tsaya gun tailor na karbi sauran kayana

"A tare suka fita da maryam ta ajiye ta a beauty palour,cikin mamaki maryam ta taba rahma data zubawa screen din wayarta tana kallon kyakkyawan saurayin dake jikin wayar,da sauri rahma ta dago kanta tayiwa maryam murmushi tace ni wlhy har kin tsoratani ma na zata wani abune kike wani kirana haka,ajiyar zuciya maryam tai tace ke kuwa rahma waye wannan kika zuba masa ido kina kallo ko kiftawa bakya yi duk da nasan shine angon naki,dariya rahma tai sannan ta kalli maryam dake jiran answer tace shahid dinane maryam,saurayin da yai nasarar samun zuciyata cikin lokacin kadan,maryam inason shahid fiye da komai a duniya kuma zan iya yin komai akan shahid wallahi maryam da ban samu shahid a matsayin mijin da zan aura gobe ba toh lallai babu abinda ze hanani haukacewa domin na riga nayi nisa a soyayyar shahid fiye da yanda kike tunani,dariya maryam tai hade da mamaki a fuskarta tace nasani rahma kina sonshi tunda har kika amince zaki aureshi nima na dade ina mamaki ta yanda kika karbi soyayyar wani namiji cikin sauki haka kasancewarki yar gidan shugabar kasa kuma wacce take gara samari kamar ball,a tare sukayi dariya inda aka fara yiwa rahma gyare gyaren daya kamata sai after magrib suka koma gida inda ake ta shirye-shiryen bikin rahma

"Kwance yake akan hadadden gadonsa wanda zan iya kiransa gadon aljannar duniya,sosai yake yin bacci cikin kwanciyar hankali,jin an yaye masa blanket ya sashi bude ido,mubarak ya gani rike da blanket din a hannunsa sannan yace hey player today is your wedding day amma kalleka you are busy sleeping,saurin janyo wayarsa yayi ya kalli calendar of course it's exactly 5th January ranar da za,a fara shagalin bikinsu,kallon mubarak yai fuskarsa babu alamar damuwa yace and then so what?

"Cikin mamaki mubarak ya kalli armaan yace wai kai wanne irin mutum ne armaan?kasan abinda kake shirin yi kuwa taya zaka hada yammata 3 kuma kawayen juna lokaci daya ka hada auren bogi kace zaka auresu nifa ina ganin wannan abinda kake shirin yi be daceba duk kuwa da abinda sukayi maka koma menene baka tunanin zasu kamaka?mikewa yai daga kan gadon ya shiga bathroom yai refreshing kansa tukunna ya fito ya kalli mubarak wanda still yana zaune yace meyasa kake tunanin banza akaina ne?taya zasu gane bacin kowacce akwai kalar suffar da naje mata dashi karka manta rahma,fadila da zahra ba wai a gari daya sukeba sannan kowacce nayi mata warning kar ta nunawa daya daga cikinsu picture dina ko wani labarina to meyasa zan damu?girgiza kai mubarak yayi yace lallai armaan to yanzu taya zakaje events din bikin kowacce a cikinsu?murmushi armaan yayi yace who tell you aurensu zanyine?saurin bude drawer yai ya fito da wayoyi guda 3 ya kunnasu yace nasan kowacce a cikinsu zata nemeni yanzu,cigaba da kallonsa mubarak yai yace wlh armaan alamarinka ya fara bani tsoro wannan game din naka dani aka farashi amma wlhy yanzu abin tun yana birgeni har ya dawo yana bani tsoro,dafa shoulder dinsa yayi yace don't worry bro karka damu wannan game din nan da 10 hours ze qare.....cikin rashin fahimta mubarak yace how?

"Meena event center cike yake da manyan motoci tare da manyan mutanen da sukazo a cikinsu irinsu governors,senators,ambassadors da sauran wasu hamshakan masu kudi sun halarci taron bikin yar gidan shugaban kasa da za,a fara gudanarwa

"Idonta ta daga ta kalli agogon dake jikin bango it's already 7pm amma har yanzu shahid be karasoba,tsaki tayi ta fara dialling wayarsa sedai shahid ya tabbatarwa rahma kawai ta tafi wajen dinner din tare da kawayenta shi zai karaso gurin nan da 40 minutes,duk da rahma ba haka taso ba amma taji dadin hakan saboda tuntuni an dameta da waya saboda rashin karasowarsu

"Damuwa sosai ta fara bayyana a fuskar rahma ganin har 2 hours da karasowarta gurin amma har yanzu ango shahid be karasoba,wayarta ta kara a kunnenta ta fara kiransa amma har wayar ta katse shahid be daga wayarba,text message ne ya shigo wayar tata ganin sunan shahid ya sata murmushi duk da bata karanta sakon ba amma tana da tabbacin ce mata yayi yana wajene yanzu zai shigo,bude message din tai don karanta me ya turo mata

"Can you please delete my number from your contact list?i don't want your call anymore,i hate you and i will never ever marry you just remove me from your life goodbye for now and forever

"Cigaba tai da karanta message din har sau 3 kafin tayi wani kyakkyawan ihu ta fadi kasa sumammiya,hankalin kowa ne ya koma kan amarya rahma inda ake rige rigen daukar wayarta don ganin menene yake faruwa,cikin rudewa da rikice suka bar gurin event din a matukar kunyace inda mutane keta yiwa junansu rada ana sake mamakin abin da ya faru a bikin yar gidan president,tuni yan jarida suka cika gurin bikin kowa na recording abinda ya samu cewar an fasa gagarumin bikin daya baza duniya

"Tamkar mahaukaciya rahma ke faman ihu tana girgiza kanta tana cewa ammi shahid baze min haka ba sam-sam,ammi shahid yana sona ya nuna min karshen soyayyarsa meyasa zuciyata zata dinga yimin barazanar wani abin daban?ajiyar zuciya ammi tai ta cire head din da yai mata nauyi akanta tace rahma idan mafarki kikeyi toh ki farka domin kuwa idan har shahid be fasa aurenkiba meyasa ze turo miki sakon nan?sannan meya hanashi attending gurin bikinki?

"Sake fashewa tai da kuka tace ammi bari na kirashi don har yanzu ban yarda da abinda idanuwana ke ganiba,kinfi kowa sanin yanda shahid yake sona amma meyasa zemin haka?

"Wayarta ta janyo tai dialling number shahid zuciyarta naci gaba da bugawa da sauri-sauri,seda wayar ya kusa katsewa tukunna shahid ya dauki wayar ba tare da wata damuwa ba a tare dashi,da sauri ta share hawayen dake zuba a idonta tace shahid meyasa zakamin haka?shahid me nayi maka a rayuwa daka zabi ka tozartani a ranar da tafi kowacce rana mahimmaci a rayuwata?shahid why please,why?

"This is none of your business,rahma bana sonki bana kaunarki duk abinda ya faru tsakanina dake it's just a game and the game is over now,i don't need you anymore so you have to remove me from your life...got it?

"Muryarta na rawa tace amma shahid ka manta.......be jira ta sake cewa komaiba ya kashe wayar ya karya sim-card din ya jefa a dustbin

"Sosai rahma take kuka inda soyayyar shahid ta dawo mata sabuwa duk da lallabatan da akeyi amma hakan besa rahma ta dena kuka ba a dole aka fita aka bata guri don ta samu nutsuwa,wayartace ta fara kara cikin tsananin bakin ciki ta danna reject ganin number fadila,cigaba akayi da kiran har 4 missed calls hakan yasa rahma daga wayar jikinta a matukar sanyaye tace hey,kukan fadila ne ya sake daga mata hankali a zuciyarta tace wato har zance ya fara spreading a gari kowa yasan an fasa aurenta kenan?muryarta na rawa tace fadila ki dena kuka na yarda da kaddara,cikin mamaki fadila tace rahma kaddarar me?kina nufin kinsan cewa fahad ya fasa aurena?a tsorace rahma ta mike zaune daga kwanciyar da take tace what are you saying?kina nufin kema fahad ya fasa aurenki kamar yanda nima shahid ya fasa aurena?ganin kiran zahra yasa rahma daga wayar da sauri tai connecting conference call,itama kukan take cikin tashin hankali tace sisters jameel ya fasa aurena.....na shiga 3 na lalace jameel ya bata sunan gidanmu,jameel ya yaudareni,jameel ya saka min tabon da har na mutu bazai taba warkewaba

Shahid,Fahad kuma ga jameel duk wanene wannan?

Thank you for reading my story!!!
Vote,share and comment
Heroine

Bạn đang đọc truyện trên: Truyen247.Pro