Chapter 10
"Cigaba da jijjiga khushi tayi tana kuka kamar ranta zai fita,please say something khushi kin tsaya kina kallona don't you love me ne?ajiyar zuciya khushi tayi jikinta sanyaye ta riko hannunta tace anee stop crying please you know i love you and i can do anything just to make you happy amma inaso ki gane this is a serious issue ya zama dole muyi aure duk da son junanmu da mukeyi saboda ni dai ban taba jin inda mace ta auri mace ba kuma a koyarwar musulunci ma babu haka,zare hannunta tayi daga cikin na khushi tace meyasa baza,a fara daga kanmu ba?khushi soyayyarki tanaso ta kasheni na fara tunanin in fadawa su mum halin da nake ciki akanki,wallahi I'm not a normal person khushi wlhy namiji bazai taba birgeniba indai kina raye a duniyarnan khushi wlh na fara tunanin in fadawa su mum,hannu tasa ta toshewa anee bakinta tace hell no don Allah anee karki fada musu saboda this is just a feeling idan kika fada musu komai zai lalace please try to understand me anee,ajiyar zuciya tayi tace kinsan yanda nake sonki kuwa khushi?i have no words to describe how much you are so special to me,i love you khushi,i love you to the moon and back and i will love you to the square of infinity,mamaki sosai takeyi ganin yanda anee ke fada mata kalamai wanda suke fitowa directly daga zuciyarta,kallonta tayi jikinta sanyaye tace I love you too anee,cikin rashin yarda anee tace meyasa bakya nuna min?gyara zamanta tayi ta fuskanci aneesa tace bawai bana sonki bane aneesa kawai dai ina tunanin.........hannu tasa ta dafe lips din nata bata barta ta karasaba tace nasan me kikeson fada khushi kuma bana bukatar wannan kalmar taki and i promise you bazamu taba rabuwa ba har abada kinji,daga mata kai tayi alamar gamsuwa,hannu tasa ta dafa kafadar khushi sannan tayi murmushi tace kinyi kyau cikin wannan kayan sosai,sunkuyar da kanta tayi cikin kunya ganin yanda anee ta zuba mata ido tace thank you,dago kanta tayi tace sedai ba wannan kayan ya kamata kisa ba ko kin manta coffee dina wanda tuntuni na bada advance payment,knocking din kofar da akeyine yasa khushi matukar firgita,mumcy ce ta turo kofar ta shigo cikin mamaki take kallon aneesa tace aneesa me kikeyi anan kuma tun dazu naje bangarenki bakya nan?turo baki anee tai tace mum me kuwa nakeyi anan nazone in cewa khushi taje ta gyara min dakinane kawai,amma kuma ai tun dazu naga kin shigo dakin kusan 30 minutes fa ina jiranki a daki,gaban khushi ne ya fadi cike da fargaba take jiran me aneesa zatace,dafe kai tai tace haba mum wannan wacce irin magana ce nazo na tarar da ita tana sallah ya zanyi dole in jira ta iddar ai,wacce irin sallah kuma bacin a tare mukayi sallar isha'i da khushi din mum ta sake fada cike da tuhuma,dariya anee tai duk da faduwar da gabanta yakeyi tace mum irin wannan tambayoyi haka yanzu dai tunda kina nemana gani,dariya mum tayi tace eh ki sameni a daki yanzu,okay mum tace kawai sannan ta kalli khushi bayan fitar mum tace sarkin tsoro kalli yanda gabanki ke faduwa what are you afraid of?ajiyar zuciya khushi tayi tace nothing,kallonta taci gaba dayi na 50 seconds sannan tace you are so beautiful khushi,turo baki tai cikin shagwaba tace not like you,mikewa tai tsaye tace well how about the coffee?sunkuyar da kanta tayi kasa tace after 1 hour,dariya tayi sannan tai kissing cheek dinta tace ok darling can't wait,dakin mumcy ta wuce sedai bata samu damar sunyi magana ba don tuni tayi bacci
"Jikin mirror ta tsaya taci gaba da kallon kanta a mudubi,murmushi tayi tace i love you so much anee and i will make you happy today,bathroom ta shiga tayi wanka bayan ta shirya ne ta bude wardrobe ta dauko wani sleeping dress sky blue wanda yayi matukar dacewa da ita,perfumes masu kamshi ta feshewa jikinta,da sauri ta karasa shirinta ganin yanda anee keta kiranta a waya,gabanta na faduwa ta tura kofar ta shiga,kwance take akan gado ta lullube jikinta duka da blanket saboda sanyin da akeyi fuskarta ce kawai a bude,hannu tasa ta kunna hasken dake dakin,da sauri anee ta mike cikin sanyin murya tace omg what a beautiful damsel,da sauri ta mike zaune ta riko hannun khushi ta zaunar da ita akan gadon bayan ta bata hot kiss a forehead,fuskarsu ta hade guri daya kyakkyawan dogon hancinsu ya hade tace sweetheart you know what?girgiza kai tayi tace no darling,you are too sweet ta fada cikin tsokana,harararta tayi tace how do you know?juya idonta tayi tace nasani mana ko kin manta?girgiza kai tayi,cigaba tayi da kallonta ba tare data kifta ido ba sannan tayi hugging dinta breath dinsu yana fita da sauri,seda sukayi spending 15 minutes sannan anee ta hade lips dinsu guri daya ta fara bata hot kiss,sun dade suna kissing junansu tare da shafa every part of there body,god anee don't kill me please khushi ta fada tana sake hugging anee,da sauri anee tayi undressing din khushi ta fara squeezing boobs dinta,in a romantic way ta fara licking nipples din anee,babu sound dinda yake tashi sai karar breath dinsu very deeply,oh yessss baby don't stop i love you so much,i love you darling awwwwnn,aauuch.....da sauri ta turata kan gadon.........sai 11pm suka samu nutsuwa a gajiye khushi ta mike zaune ta fara kokarin saka kayanta cike da tsananin kunya,janyota tayi ta hadeta da jikinta kamar me shirin yin kuka tace ina zaki?my room khushi ta fada a hankali,no babe you have to spend your night with me,zaro ido khushi tai tace idan kuma aka gane ban kwana a dakina ba fa?mintsininta tayi kadan a bayanta tace sweetheart babu wanda ze san baki kwana a dakinkiba kinji,daga mata kai tayi tace okay,janyota ta sakeyi har suna iya jiyo bugun zuciyarsu tace baby you are so sweet,you are morethan sweet ma,murmushi khushi tayi cikin kunya tace you too,blanket ta janyo ta kwantar da khushi akan chest dinta muryanta kamar me shirin yin kuka tace let's have some rest babe
"Tunda khushi ta farka take sake jinjina hadadden salon soyayyar da aneesa keyi mata,tabbas idan har zataci gaba da samun kulawa da soyayya kamar yanda aneesa keyi mata toh babu abinda ze hadata da wani soyayyar da namiji,sedai kuma abinda mukeyi babban kuskurene wanda Allah S.W.T ya hani duk wani musulmi aikata hakan,dafe kanta tayi ranta a bace tace ya Allah na tuba Allah ka yafemin inda hawaye ya fara zubowa daga idonta,jin motsin ruwa a kirjintane ya sata saurin farkawa cikin mamaki tace khushi,jin bata amsa mataba ya sata tashi zaune da sauri ta dagota tace khushi meya saki kuka?girgiza kai tayi tace nothing sannan ta janyo towel ta daura a jikinta,sake janyota tayi tace khushi menene ya faru?cikin kuka tace anee wai da gaske we are lesbians?da sauri anee ta hade fuskarta cike da damuwa tace who told you?sake fashewa tai da kuka tace yes mana ki kalli a yanda muke fah kuma ki kalli irin abubuwan da mukeyi fah,ajiyar zuciya anee tayi ganin yanda khushi ke zubar da hawaye ya sata rikicewa tace sorry sweetheart,wannan abinda mukeyifa it's just a feeling,and there is nothing before and after feeling so meyasa zaki dinga damun kanki?da kyar aneesa ta lallaba khushi ta dena kuka sannan ta tafi apartment dinta
"Karfe 3 hisham ya karaso gidansu aneesa cikin hadaddiyar lamborghini black colour,ba wani makeup tayi ba illa abaya black colour datasa mai hade da mayafinta,fuskarta a hade ta nufi palour din baqi domin a yaune aneesa ta shirya rabuwa da hisham rabuwa ta har abada,tura kanta tayi dakin ba tare datayi sallama ba ta tsaya akan hisham dake zaune yana danna waya,murmushi yayi yace princess,gyara tsayuwarta tayi cikin fada tace hisham inaso in baka albishir cewa daga yau sai yau kar in sake ganin kafarka a cikin gidanmu,ka cireni a cikin ranka saboda na tsaneka bana sonka kuma bana bukatarka a rayuwata,cike da damuwa hisham ya mike tsaye yace what?aneesa meyake faruwane?tsaki tai tace ban saniba kaga mallam ka fita a harkata rayuwata bata bukatar wani da namiji saboda na samu yarinyar da take sona nake sonta don haka ka cireni daga cikin tsarin tarihin rayuwarka,wayar dake hannun hisham ce ta fadi kasa cike da firgici yace aneee kinsan me kike fada kuwa?kamar ya rayuwarki bata bukatar namiji?kuma kamar ya kin samu wacce kikeso?gyara tsayuwarta tayi tace kamar yanda kunnenka yaji haka nace bana bukatar namiji a rayuwata saboda na samu yarinyar da nakeso kuma itama tana sona
Thank you for reading my story!!!
Bạn đang đọc truyện trên: Truyen247.Pro